ZABEN 2023: Muhimmin dalilin da zai sa dole na lashe zabe a shekarar 2023 – Inji Tunibu
Dan takarar jamiyya mai mulki ta APC, Bola Ahmad Tunibun, ya bayyana dalilin da zai sa dole ya lashe zabe shugaban kasa mai zuwa, na…
Dan takarar jamiyya mai mulki ta APC, Bola Ahmad Tunibun, ya bayyana dalilin da zai sa dole ya lashe zabe shugaban kasa mai zuwa, na…
Dan takarar Shugabancin kasa a jamiyyar PDP, kuma tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya koka dangane da yanayin da kasar Najeriya take ciki, inda…
Wata budurwa mai suna Rinu Oduala, ta budewa Atiku wuta akan Allah wadai din da yayi, na mummunan kisan da aka yi na yan cocin Francis…
Hassan Lawan, wani dan garin Durun, dake karamar hukumar Kabo ta jihar Kano, ya fara tattaki ranar Laraba tun daga Abuja zai je Legas, domin…
Gabanin shekarar dubu biyu da ashirin da uku 2023, gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje yace, Asiwaju Bola Ahmad Tunibu, shine dan takarar da ya…
Ƙaramar ministar babban birnin tarayya Abuja, Hajiya Ramatu Tijjani Aliyu, ta sha caccaka a lokacin da ta ke bai wa sabbin shugabannin yankin da aka…
Mataimakin shugaban majalisar dattawa ta Nageriya, sanata Ovie Omo-Agege, ya bayyana cewa, ko jamiyyar PDP mai adawa tana so ko bata so, sai jamiyyar APC…
Ƙungiyar dattawan arewa ta tabbatar da cewa yankin arewa zai zaɓi ɗan takarar shugaban ƙasa wanda ya cancanta ne, ba tare da yin la'akari da…