Skip to content
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Labarun Hausa
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
Menu Close
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Read more about the article Deborah: Tambuwal ya ɗage dokar hana fita a Sokoto, ya kuma hana kowanne nau’in jerin gwano
Deborah: Tambuwal ya ɗage dokar hana fita a Sokoto, ya kuma hana kowanne nau'in jerin gwano

Deborah: Tambuwal ya ɗage dokar hana fita a Sokoto, ya kuma hana kowanne nau’in jerin gwano

Gwamnan Sokoto, Aminu Tambuwal, ya dakatar da dokar hana fita da aka kafa a jihar sakamakon kisan da aka yi wa Deborah Emmanuel, wata ɗalibar…

KarantaDeborah: Tambuwal ya ɗage dokar hana fita a Sokoto, ya kuma hana kowanne nau’in jerin gwano
Read more about the article Jihar Sokoto ta fara feshin murar tsuntsaye
Jihar Sokoto ta fara feshin murar tsuntsaye

Jihar Sokoto ta fara feshin murar tsuntsaye

Gwamnatin jihar Sokoto ta fara aikin kawar da kaji daga kamuwa da cutar murar tsuntsaye (Avian Fluenza) tare da farfado da wuraren bayar da rahoton…

KarantaJihar Sokoto ta fara feshin murar tsuntsaye
Read more about the article 2023: Ina ba mata masu kananun karfi N5000 don ilimin yaran su mata, Tambuwal yayin kamfen

2023: Ina ba mata masu kananun karfi N5000 don ilimin yaran su mata, Tambuwal yayin kamfen

Gwamna Aminu Takbuwal na jihar Sakkwoto ya bayyana yadda yake biyan mata masu kananun karfi N5,000 ga ko wacce yarinya macen da suka tura makaranta,…

Karanta2023: Ina ba mata masu kananun karfi N5000 don ilimin yaran su mata, Tambuwal yayin kamfen
Read more about the article Wani mawaki ya rangada wa shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, hadaddiyar waka ya na jinjina masa

Wani mawaki ya rangada wa shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, hadaddiyar waka ya na jinjina masa

Wani mawaki ya gwangwaje fitaccen dan bindiga, Bello Turji, wanda ya addabin jihohin Zamfara, Sokoto da wasu sassan Nijar da wakar yabo. Wata waka da…

KarantaWani mawaki ya rangada wa shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, hadaddiyar waka ya na jinjina masa
Read more about the article Bayan kwana 3 da ya yi fatan jami’an tsaro su wargaza ‘yan zanga-zanga, ‘yan bindiga sun sace ‘yan uwansa 5

Bayan kwana 3 da ya yi fatan jami’an tsaro su wargaza ‘yan zanga-zanga, ‘yan bindiga sun sace ‘yan uwansa 5

Bayan ‘yan bindiga sun babbaka matafiyan jihar Sokoto 42, mutane da dama sun fito sun dinga caccakar gwamnatin tarayya akan gazawarta wurin samar wa kasa…

KarantaBayan kwana 3 da ya yi fatan jami’an tsaro su wargaza ‘yan zanga-zanga, ‘yan bindiga sun sace ‘yan uwansa 5
Read more about the article Lokaci ya yi da ya kamata ko wanne dan Najeriya ya tanadi bindiga inji Malam Bello Yabo Sokoto

Lokaci ya yi da ya kamata ko wanne dan Najeriya ya tanadi bindiga inji Malam Bello Yabo Sokoto

Malam Bello Yabo na jihar Sokoto ya yi wani wa’azi mai ratsa jiki wanda mutane da dama su ka dinga cece-kuce akansa.A wani bidiyo wanda…

KarantaLokaci ya yi da ya kamata ko wanne dan Najeriya ya tanadi bindiga inji Malam Bello Yabo Sokoto
Read more about the article Sarkin Musulmi: Ba za mu tilasta kowa ya yi riga-kafin Korona ba

Sarkin Musulmi: Ba za mu tilasta kowa ya yi riga-kafin Korona ba

Sarkin musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar ya shawarci gwamnati akan yadda za ta bullo wa bayar da riga-kafin COVID-19 Ya ce kada ta yarda ta tilasta…

KarantaSarkin Musulmi: Ba za mu tilasta kowa ya yi riga-kafin Korona ba
Read more about the article Fani Kayode ya caccaki Musulmai kan Bishop Kukah da aka bukaci ya bar Sokoto
Femi-Fani Kayode ya ja kunnen kungiyar musulmi na Sokoto a kan Kukah. Hoto daga The Cable, Punch

Fani Kayode ya caccaki Musulmai kan Bishop Kukah da aka bukaci ya bar Sokoto

Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Chief Femi Fani Kayode ya yiwa shugabannin musulman jihar Sokoto wankin babban bargo Fani Kayode ya yi wata doguwar wallafa…

KarantaFani Kayode ya caccaki Musulmai kan Bishop Kukah da aka bukaci ya bar Sokoto
Read more about the article Musulmai sun bukaci Bishop Kukah ya bar jihar Sokoto baki daya
Bishop Mathew Hassan Kukah. Hoto daga Punch

Musulmai sun bukaci Bishop Kukah ya bar jihar Sokoto baki daya

Kungiyar Musulmai ta MSF ta bukaci Bishop Mathew Hassan Kukah da ya bar Sokoto, birnin Shehu, da gaggawa kuma cikin Salama Kamar yadda shugaban kungiyar…

KarantaMusulmai sun bukaci Bishop Kukah ya bar jihar Sokoto baki daya
  • Phone:451-774-2147
  • Email:[email protected]Opens in your application
Aiko mana da adireshin Email na ku don samun labaran mu da dumi-dumi.
Email is required Email is not valid
This field is required
Thanks for your subscription.
Failed to subscribe, please contact admin.
  • Talla
  • Aiki da mu
  • Ku biyo mu
  • Tuntube mu
  • Game da mu
© Copyright - 2021 Labarun Hausa