Skip to content
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Labarun Hausa
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
Menu Close
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Read more about the article Osinbajo na shan matsin lamba, akwai yiwuwar takarar Osinbajo/Kwankwaso a NNPP
Osinbajo na shan matsin lamba, akwai yiwuwar takarar Osinbajo/Kwankwaso a NNPP

Osinbajo na shan matsin lamba, akwai yiwuwar takarar Osinbajo/Kwankwaso a NNPP

Akwai sabbin shirye-shiryen da ake kitsawa a tsakanin 'yan siyasan jam'iyya mai ksyan marmari wato New Nigeria Peoples Party (NNPP) da na hannun daman mataimakin…

KarantaOsinbajo na shan matsin lamba, akwai yiwuwar takarar Osinbajo/Kwankwaso a NNPP
Read more about the article Zaɓen Ekiti: EFCC ta cafke masu siyan ƙuri’u
Zaɓen gwamnan Ekiti: EFCC ta cafke masu siyan ƙuri'u

Zaɓen Ekiti: EFCC ta cafke masu siyan ƙuri’u

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa wato EFCC ta cafke wasu mutane bisa zargin siyan ƙuri'u a zaɓen gwamnan jihar Ekiti dake…

KarantaZaɓen Ekiti: EFCC ta cafke masu siyan ƙuri’u
Read more about the article Majiyoyi masu ƙarfi sun bayyana wanda Tinubu zai ɗauka a matsayin mataimaki
Majiyoyi masu ƙarfi sun bayyana wanda Tinubu zai ɗauka matsayin mataimaki

Majiyoyi masu ƙarfi sun bayyana wanda Tinubu zai ɗauka a matsayin mataimaki

Dukkanin wasu alamu sun gama nuni da cewa tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima, zaa ɗauka a matsayin mataimakin shugaban ƙasa na ɗan takarar jam'iyyar…

KarantaMajiyoyi masu ƙarfi sun bayyana wanda Tinubu zai ɗauka a matsayin mataimaki
Read more about the article Dalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna
Dalilan da su ka sanya Gandhi' yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna

Dalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna

A yayin da ake tsaka da neman shawarwari kan wanda zai zama mataimakin shigaban ƙasa ga ɗan takarar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, wani…

KarantaDalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna
Read more about the article Mun sha kaye, Tinubu ne zai yi nasara -shugaban yaƙin neman zaɓen Osinbajo
Majiyoyi masu ƙarfi sun bayyana wanda Tinubu zai ɗauka matsayin mataimaki

Mun sha kaye, Tinubu ne zai yi nasara -shugaban yaƙin neman zaɓen Osinbajo

Wani babban ɗan kwamitin yaƙin neman zaɓen Farfesa Yemi Osinbajo, Richard Akinnola, ya bayyana cewa sun yarda sannan sun haƙura sun sha kaye, inda har…

KarantaMun sha kaye, Tinubu ne zai yi nasara -shugaban yaƙin neman zaɓen Osinbajo
Read more about the article Zaɓen fidda gwanin APC: ‘Yan takara 9 da su ka janye da wanda su ka marawa baya
Zaben fidda gwanin APC: 'Yan takara 9 da su ka janye da wanda su ka marawa baya

Zaɓen fidda gwanin APC: ‘Yan takara 9 da su ka janye da wanda su ka marawa baya

Abin da yafi ɗaukar hankali a wurin babban taron APC na ƙasa domin zaɓen fidda gwanin ɗan takarar shugaban ƙasa, shine yadda 'yan takara da…

KarantaZaɓen fidda gwanin APC: ‘Yan takara 9 da su ka janye da wanda su ka marawa baya
Read more about the article Ba zamu ƙara ajiye kayayyakin zaɓe a babban bankin CBN ba -INEC
Ba zamu ƙara ajiye kayayyakin zaɓe a CBN ba -INEC

Ba zamu ƙara ajiye kayayyakin zaɓe a babban bankin CBN ba -INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta wato INEC tace daga yanzu kayan zabe ba zasu ƙara biyowa ta babban bankin CBN na tarayyar Najeriya ba. Jaridar…

KarantaBa zamu ƙara ajiye kayayyakin zaɓe a babban bankin CBN ba -INEC
Read more about the article Bayan rasa takarar shugaban ƙasa, Bala Mohammed ya samu tikitin gwamnan PDP na Bauchi
Bayan rasa takarar shugaban ƙasa, Bala Mohammed ya samu tikitin gwamnan PDP na Bauchi

Bayan rasa takarar shugaban ƙasa, Bala Mohammed ya samu tikitin gwamnan PDP na Bauchi

Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya lashe zaɓen fidda gwanin takarar gwamnan jihar a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar PDP a zaɓen 2023 mai zuwa. Jaridar The…

KarantaBayan rasa takarar shugaban ƙasa, Bala Mohammed ya samu tikitin gwamnan PDP na Bauchi
Read more about the article Kwamitin tantance ‘yan takarar APC, ya kori 10 daga cikin ‘yan takarar shugaban ƙasa

Kwamitin tantance ‘yan takarar APC, ya kori 10 daga cikin ‘yan takarar shugaban ƙasa

Kwamitin tantance 'yan takarar kujerar shugaban ƙasa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya kori 'yan takara 10 daga cikin waɗanda za su fafata a…

KarantaKwamitin tantance ‘yan takarar APC, ya kori 10 daga cikin ‘yan takarar shugaban ƙasa
Read more about the article Borno 2023: Kai ba kowa bane -Martanin Zulum ga ɗan takarar gwamnan PDP
Borno 2023: Kai ba kowa bane -Martanin gwamna Zulum ga Jajeri

Borno 2023: Kai ba kowa bane -Martanin Zulum ga ɗan takarar gwamnan PDP

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya roƙi magoya bayan sa da kada su tanka kan sukar gwamnatin sa da ɗan takarar jam'iyyar PDP,…

KarantaBorno 2023: Kai ba kowa bane -Martanin Zulum ga ɗan takarar gwamnan PDP
Read more about the article Mama Daso ta je gaban kotu, ta ce sai Deliget sun fito mata da kudinta da su ka lamushe
Mama Daso ta je gaban kotu, ta ce sai Deliget sun fito mata da kudinta da su ka lamushe

Mama Daso ta je gaban kotu, ta ce sai Deliget sun fito mata da kudinta da su ka lamushe

Jaruma Saratu Gidado, wacce aka fi sani da Mama Daso, ta yi bidiyo gaban babbar kotu da ke Gyadi-Gyadi a birnin Kano, kamar yadda ta…

KarantaMama Daso ta je gaban kotu, ta ce sai Deliget sun fito mata da kudinta da su ka lamushe
Read more about the article Zaɓen 2023: Lokacin Yarbawa ne na samar da shugaban ƙasa, Tinubu

Zaɓen 2023: Lokacin Yarbawa ne na samar da shugaban ƙasa, Tinubu

Ɗan takarar shugaban ƙasa kuma jagoran jam'iyyar APC na ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis, ya bayyana cewa lokacin Yarbawa ne na samar da…

KarantaZaɓen 2023: Lokacin Yarbawa ne na samar da shugaban ƙasa, Tinubu
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • …
  • 13
  • Go to the next page
  • Phone:451-774-2147
  • Email:[email protected]Opens in your application
Aiko mana da adireshin Email na ku don samun labaran mu da dumi-dumi.
Email is required Email is not valid
This field is required
Thanks for your subscription.
Failed to subscribe, please contact admin.
  • Talla
  • Aiki da mu
  • Ku biyo mu
  • Tuntube mu
  • Game da mu
© Copyright - 2021 Labarun Hausa