Zaben 2023: Kashim Shettima ya bayyana lokacin da za su tuntubi Kwankwaso
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Kashim Shettima, ya bayyana lokacin da zai tuntubi dan takarar jam'iyyar New...
Wani matashi ya fara tattaki daga Gombe zuwa Abuja domin Tinubu
Wani matashi mai shekara 31 a duniya, Mohammed Umar, a ranar Litinin ya fara tattaki na tsawon kilomita 425 daga Gombe zuwa birnin tarayya...
Abinda muka tattauna da Peter Obi -Sheikh Gumi
Sanannen malamin addinin musuluncin nan Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ya bayyana abinda suka tattauna da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP),...
Tinubu ya bayyana babban dalilin da yasa Atiku yakamata ya janye ya mara masa baya
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya nemi abokin hamayyar sa na jam'iyyar Peoples...
2023: Sai ubangiji ya hukunta mu idan bamu goyi bayan Tinubu ba -CAN reshen jihar Legas
Shugabannin kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen jihar Legas, sun bayyana goyon bayan su ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola...
Iya magance matsalolin Najeriya yafi karfin Dan shekara 70 -Matashin dan takara Imulomen
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Accord Party (AP), Farfesa Chris Imulomen, ya bayyana cewa matsalolin da kasar nan ke fuskanta sun fi karfin...
Kada ku kuskura ku zabi Musulmi da dan Arewa a zaben shugaban kasa -Fastoci ga Kiristoci
Wasu fastoci guda biyu sun yi kira ga Kiristocin kasar nan da suyi watsi da 'yan takarar shugaban kasa Musulmai a zaben shekarar 2023...
Ina matuƙar jin zafin yajin aikin da ASUU ke yi -Shugaba Buhari
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari yace yana jin raɗaɗin zafin cigaba da yawaitar samun tsaikon da ɓangaren ilmin gaba da sakandire ke samu a ƙasar...
Yadda rigima ta ɓarke tsakanin Sowore da Ƙashim Shettima a wurin rattaɓa hannu kan zaman lafiya
An samu hargitsi tsakanin Kashim Shettima da Omoyele Sowore a wurin rattaɓa hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a tsakanin ƴan takarar shugaban ƙasa na...
Zaben 2023 :Shugaban jam’iyyar APC ya zargi Tinubu da saba alkawari a kan kwamitin yakin neman zabe
Shugaban jam’iyyar APC, Abdulahi Adamu, ya zargi Bola Tinubu da yin watsi da yarjejeniyar da ta shafi kafa kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa...
Yobe ta Arewa: Lauyan Machina ya yaba wa alkali ga me da hukuncin da aka yanke
Lauyan dan takarar kujerar Sanatan jihar Yobe a karkashin jam’iyyar APC, Ibrahim Bashir Machina, ya yaba hukuncin da kotu ta yanke na bayyana wanda...
Kotu tayi watsi da Ahmed Lawan, ta bayyana Machina a matsayin sahihin ɗan takarar APC
Wata babbar kotun tarayya mai zaman ta a Damaturu, babban birnin jihar Yobe, ta bayyana Bashir Sheriff Machina a matsayin sahihin ɗan takarar sanatan...
Kada kuyi kuskuren zaɓar makasa a 2023 -Goodluck Jonathan ya gargaɗi ƴan Najeriya
A yayin da ake tunkarar babban zaɓen shekarar 2023, tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan, ya shawarci ƴan Najeriya da kada suyi kuskuren zaɓar mutanen...
Mun jinjinawa Osinbajo da Boss Mustapha bisa watsi da tikitin Muslim-Muslim na APC -Daniel Bwala
Daniel Bwala, kakakin yaƙin neman takarar shugaban ƙasa na Atiku Abubakar, yace ya jinjinawa mataimakin shugaban ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo da sakataren gwamnatin tarayya...