37.1 C
Abuja
Tuesday, March 28, 2023

Tag: Najeriya

Daɗi miji: Bayan an kulle shi saboda ya laƙada mata duka, matar ta yi belin mijinta

Wata mata ta yi belin mijinta bayan an kama shi sannan a sakaya shi saboda ya lakada mata na jaki, LIB ta ruwaito.Wani rukunin...

Har mata 150 sun kawo kansu, Matashin da ya bada sharuɗɗa 10 wanda sai mace ta cika zai aure ta

Wani matashi mai suna Solomon Hangega ya bayyana jerin abubuwan da yake bukata a wurin matar da yake son aure a wata wallafa da...

Dakarun sojojin Najeriya sun halaka wani ƙasurgumin shugaban ƴan bindiga

Bayan kwashe dogon lokaci yana addabar mutane da tserewa jami'an tsaro, wani ƙasurgumin shugaban ƴan ta'adda mai suna ‘Dogo Maikasuwa’ ya gamu da ajalin...

Sauyin yanayi: Ƙasashen Turai munafukai ne -Shugaba Buhari

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya nuna yatsa ga ƙasashen Yammacin duniya kan rashin ɗaukar matakan da suka dace domin daƙile matsalar sauyin yanayi.Shugaba Buhari...

Wani magidanci ya cinnawa matarsa wuta, ƴan sanda sun bazama nemansa

Hukumar ƴan sandan jihar Legas ta bazama neman wani magidanci ruwa a jallo bayan ya cinnawa matarsa wuta.Magidancin mai suna Akpos ana zarginsa da...

Yadda na riƙa haɗa jinina da zoɓo ina siyarwa mutane -Wata mata mai cutar ƙanjamau

Wata mata mai ɗauke da cuta mai karya garkuwar jiki (HIV) watau ƙanjamau ta bayyana cewa ta haɗa jininta da zoɓon da take siyawar...

Bayan mutuwar aurenta, Rahama Hassan bata zauna ba, tana gab da kammala digirinta na biyu

Tsohuwar jarumar Kannywood, Rahama Hassan wacce ta ja zarenta a lokacin tana tsundum a harkar fim, tana gab da kammala digirinta na biyu kamar...

Ina so in yi rayuwa ta har abada, Fitaccen mawaƙin kudu, Wizkid

Fitaccen mawakin kudu wanda ya dade ana damawa da shi, Ayodeji Ibrahim Balogun, wanda aka fi sani da Wizkid, ya bayyana burinsa a rayuwa...

“Na samu juna biyu” Cewar Ummi Rahab amaryar Lilin Baba

Amaryar shahararren mawaƙi, jarumi kuma furodusa a masana'antar Kannywood Shu’aibu Ahmed Abbas (Lilin Baba) kuma tsohuwar jarumar Kannywood, Rahama Saleh Ahmed (Ummi Rahab), ta...

Malam Alin Kwana Casa’in ya maka matashin da ya yaɗa hirar batsa da sunansa a kotu

Sahir Abdulaziz, wanda aka fi sani da Malam Ali na shirin Kwana Casa’in mai dogon zango ya bayyana yadda wani matashi ya yada mummunar...

An kai wa tawagar motocin Atiku Abubakar mummunan hari a Maiduguri

An farmaki tawagar motocin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban ƙasa na jami'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), a birnin Maiduguri, jihar...

Shugaban EFCC ya magantu kan hukuncin kotu na tura shi gidan gyaran hali

Shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa wato EFCC, Abdulrashid Bawa, yayi magana kan hukuncin kotu na tura shi zuwa gidan gyaran hali.Wata...

Wata budurwa ta jawo cece-kuce bayan ta roƙi kada Allah ya bata haihuwa

Wata budurwa ƴar Najeriya ta bayyana cewa bata ganin cewa nan gaba zata haifi yara saboda ita gabaɗaya bata son yara.A cewar ta, tana...

Ubangiji ba ya son kyautar rainin wayau, Fasto ya raina N30 da aka ba shi sadaka

Wani fasto ya isa daidai tashar motoci inda ya dinga yi wa matafiyi wa’azi mai ratsa jiki akan muhimmancin bayar da sadaka, LIB ta...

- A word from our sponsors -

spot_img

Follow us

HomeTagsNajeriya