Saura kiris mu kawo karshen matsalar tsaro – Gwamna Sani Bello
Gwamnan jihar Neja Sani Bello ya bayyana cewa har yanzu gwamnatinsa na iya bakin kokarinta wajen ganin ta kawo karshen matsalar tsaro a fadin...
Dalilai 4 da suka sanya Buhari yace zai kawo karshen matsalar tsaro a wannan shekarar
Shugaba Buhari ya tabbatar wa da 'yan Najeriya cewa zai kawo karshen ta'addanci a 2021
Dalilin haka yasa ya bukaci addu'o'i daga duk...
Matsalar tsaro: Buhari da gwamna Zulum sunyi ganawar sirri
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da gwamnan jihar Borno Babagana Zulum akan matsalar tsaro a Najeriya...
Ta faru ta kare: Shugaba Buhari ya bayyana lokacin da zai sauka daga kujerar shi
Wani rahoto ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari baya shirin cigaba da zama akan kujerar mulkin Najeriya, maimakon yadda dokar kasa ta tanada...
Babbar Magana: Jam’iyyar APC ta bayyana gwamna a Arewa dake da hannu a ta’addancin dake faruwa a Najeriya
Babbar jam'iyya mai mulki ta APC ta zargi wani gwamna a yankin Arewa maso Yamma da hannu kan hare-haren ta'addaci da ake kaiwa a yankin...
Osinbajo ya gana da Ganduje kan matsalar tsaro da ilimi
Matsalar da ta addabi fannin tsaro da ilimi ta sanya mataimaki shugaban kasa Yemi Osinbajo da gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje suka gana...