Skip to content
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Labarun Hausa
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
Menu Close
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy

2023:Uba Sani ya zabi mataimakiyar El-Rufai,a matsayin abokiyar takarar sa a zabe mai gabatowa

2023:Uba Sani ya zabi mataimakiyar El-Rufai,a matsayin abokiyar takarar sa a zabe mai gabatowa Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Kaduna, Uba Sani,…

Karanta2023:Uba Sani ya zabi mataimakiyar El-Rufai,a matsayin abokiyar takarar sa a zabe mai gabatowa

Kungiyar kare hakkin musulmai ta Bukaci da a dage Jarabawar NECO da za a yi Ranar Sallah

Kungiyar kare hakkin musulmai ta Bukaci da a dage Jarabawar NECO da za a yi Ranar Sallah Kungiyar kare hakkin musulmi (MURIC) ta bukaci hukumar…

KarantaKungiyar kare hakkin musulmai ta Bukaci da a dage Jarabawar NECO da za a yi Ranar Sallah
Read more about the article Na so ace ana kai ziyara lahira, Matashin da budurwarsa ta rasu ana gab da aurensu
Na so ace ana kai ziyara lahira, Matashin da budurwarsa ta rasu ana gab da aurensu

Na so ace ana kai ziyara lahira, Matashin da budurwarsa ta rasu ana gab da aurensu

Abdulmuhyi Bagel Garba, kanin kwamishinan wutar lantarki da kimiyya da fasaha na Jihar Bauchi, Hon Garba Bagel, ya yi wata wallafa a shafinsa na kafar…

KarantaNa so ace ana kai ziyara lahira, Matashin da budurwarsa ta rasu ana gab da aurensu
Read more about the article Ondo: An yi ram da fasto da wasu bayan ceto yara 50 da aka boye su a coci
Ondo: An yi ram da fasto da wasu bayan ceto yara 50 da aka boye su a coci

Ondo: An yi ram da fasto da wasu bayan ceto yara 50 da aka boye su a coci

Wani fasto da mambobin wata coci su na hannun hukuma bayan an gano inda yara 50 da aka yi garkuwa dasu a cocin da ke…

KarantaOndo: An yi ram da fasto da wasu bayan ceto yara 50 da aka boye su a coci
Read more about the article Kwankwaso ya bayyana abinda yankin Inyamurai yakamata su koya daga Tinubu
Kwankwaso ya bayyana abinda yankin Inyamurai yakamata su koya daga Tinubu

Kwankwaso ya bayyana abinda yankin Inyamurai yakamata su koya daga Tinubu

Rabiu Musa Kwankwaso, ɗan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar NNPP, ya bayyana zaɓen 2023 a matsayin wata babbar dama ga yankin inyamurai. Yankin Inyamurai ne…

KarantaKwankwaso ya bayyana abinda yankin Inyamurai yakamata su koya daga Tinubu
Read more about the article Yadda wata mahaifiya ta rasa ranta a wurin kare ɗanta daga ‘yan bindiga a jihar Bauchi
Yadda wata mahaifiya ta rasa ranta wurin kare ɗanta daga 'yan bindiga a jihar Bauchi

Yadda wata mahaifiya ta rasa ranta a wurin kare ɗanta daga ‘yan bindiga a jihar Bauchi

Wata mata mai shekaru 52 mai suna Maryam Mohammed, wacce 'yan bindiga suka halaka yayin da take kare ɗan ta, mutane da dama waɗanda suka…

KarantaYadda wata mahaifiya ta rasa ranta a wurin kare ɗanta daga ‘yan bindiga a jihar Bauchi
Read more about the article Labari mai daɗi: Gwamnatin tarayya ta bayyana lokacin kammala aikin titin Kaduna-Zaria-Kano
Gwamnatin tarayya ta bayyana lokacin kammala aikin titin Kaduna-Zaria-Kano

Labari mai daɗi: Gwamnatin tarayya ta bayyana lokacin kammala aikin titin Kaduna-Zaria-Kano

Gwamnatin tarayya ta bayar da tabbacin cewa aikin hanyar Kaduna-Zaria zuwa Kano, sashin biyu na hanyar Abuja-Kaduna-Zaria-Kano zai kammalu kafin ƙarshen wannan shekarar. Da yake…

KarantaLabari mai daɗi: Gwamnatin tarayya ta bayyana lokacin kammala aikin titin Kaduna-Zaria-Kano
Read more about the article Dan Najeriyan da ya lashe gasar Alkur’ani ta duniya ya riga mu gidan gaskiya
Dan Najeriyan da ya lashe gasar Alkur’ani ta duniya ya riga mu gidan gaskiya

Dan Najeriyan da ya lashe gasar Alkur’ani ta duniya ya riga mu gidan gaskiya

Matashi Sadiq Abdullahi Umar, wanda ya wakilci Najeriya a gasar karatun Alkur’ani ta duniya a kasar waje, ya rasu, Aminiya ta ruwaito. Aminiya ta samu…

KarantaDan Najeriyan da ya lashe gasar Alkur’ani ta duniya ya riga mu gidan gaskiya
Read more about the article Ina cinikin N4m duk wata, Cewar matar da ke siyar da ruwan datti, kayan datti da farce
Ina cinikin N4m duk wata, Cewar matar da ke siyar da ruwan datti, kayan datti da farce

Ina cinikin N4m duk wata, Cewar matar da ke siyar da ruwan datti, kayan datti da farce

Wata mata da ke zama a Carolina ta arewa a Amurka tana cinikin makudan kudade yayin da take siyar da wasu abubuwa na daban a…

KarantaIna cinikin N4m duk wata, Cewar matar da ke siyar da ruwan datti, kayan datti da farce
Read more about the article Kotu ta yankewa sanatan APC shekaru 7 a gidan yari bayan ya wawuri makudan kudade
Kotu ta yankewa sanatan APC shekaru 7 a gidan yari bayan ya wawuri makudan kudade

Kotu ta yankewa sanatan APC shekaru 7 a gidan yari bayan ya wawuri makudan kudade

Wata kotun daukaka kara da ke Jihar Legas ta yankewa Peter Nwaoboshi, sanatan jam’iyyar APC daga Jihar Delta, shekaru 7 akan wawurar wasu kadade, Daily…

KarantaKotu ta yankewa sanatan APC shekaru 7 a gidan yari bayan ya wawuri makudan kudade
Read more about the article Yadda ma’aikaci ya arce bayan kamfani yayi kuskuren biyan shi albashi har sau 330 a wata ɗaya
Yadda ma'aikaci ya arce bayan kamfani ya biya shi albashi sau 330 a wata ɗaya

Yadda ma’aikaci ya arce bayan kamfani yayi kuskuren biyan shi albashi har sau 330 a wata ɗaya

Wani ma'aikacin wata masana'anta a ƙasar Chile ya tsere bayan kamfanin yayi kuskuren biyan shi albashin sa sau 330. Mutumin wanda ma'aikacin kamfanin  Consorcio Industrial…

KarantaYadda ma’aikaci ya arce bayan kamfani yayi kuskuren biyan shi albashi har sau 330 a wata ɗaya
Read more about the article Kotun musulunci ta yankewa ɗan shekara 70 da wasu mutum 2 hukuncin kisa kan aikata luwaɗi a Bauchi
Kotun musulunci ta yankewa ɗan shekara 70 da wasu mutum 2 hukuncin kisa kan aikata luwaɗi a Bauchi

Kotun musulunci ta yankewa ɗan shekara 70 da wasu mutum 2 hukuncin kisa kan aikata luwaɗi a Bauchi

Wata kotun shari'ar musulunci mai zaman ta a ƙaramar hukumar Ningi ta jihar Bauchi, ta yankewa wasu mutum uku hukuncin kisa ta hanyar jifa. Mutum…

KarantaKotun musulunci ta yankewa ɗan shekara 70 da wasu mutum 2 hukuncin kisa kan aikata luwaɗi a Bauchi
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • …
  • 114
  • Go to the next page
  • Phone:451-774-2147
  • Email:[email protected]Opens in your application
Aiko mana da adireshin Email na ku don samun labaran mu da dumi-dumi.
Email is required Email is not valid
This field is required
Thanks for your subscription.
Failed to subscribe, please contact admin.
  • Talla
  • Aiki da mu
  • Ku biyo mu
  • Tuntube mu
  • Game da mu
© Copyright - 2021 Labarun Hausa