Skip to content
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Labarun Hausa
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
Menu Close
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Read more about the article Dalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna
Dalilan da su ka sanya Gandhi' yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna

Dalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna

A yayin da ake tsaka da neman shawarwari kan wanda zai zama mataimakin shigaban ƙasa ga ɗan takarar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, wani…

KarantaDalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna
Read more about the article Kwararan ‘yan siyasa guda  uku 3 na Arewa  wadanda ake hasashen Tunibu zai iya daukar dayan su mataimaki 
Kwararan 'yan siyasa guda  uku 3 na Arewa  wadanda ake hasashen Tunibu zai iya daukar dayan su mataimaki 

Kwararan ‘yan siyasa guda  uku 3 na Arewa  wadanda ake hasashen Tunibu zai iya daukar dayan su mataimaki 

Yayin da kakar zaben shugaban kasa ke karatowa a shekarar 2023, yan siyasa a jamiyyar APC mai mulki, na ci gaba da neman takarar mataimakin…

KarantaKwararan ‘yan siyasa guda  uku 3 na Arewa  wadanda ake hasashen Tunibu zai iya daukar dayan su mataimaki 
Read more about the article Ganduje ya sauya wa wata jami’ar Kano suna, ya sanya mata sunan Dangote
Ganduje ya sauya wa wata jami'ar Kano suna, ya sanya mata sunan Dangote

Ganduje ya sauya wa wata jami’ar Kano suna, ya sanya mata sunan Dangote

Gwamnatin jihar Kano ta amince da sauya sunan jami’ar kimiyya da fasaha ta jihar Kano (KUST) da ke Wudil, Daily Trust ta ruwaito. Majalisar zartaswar…

KarantaGanduje ya sauya wa wata jami’ar Kano suna, ya sanya mata sunan Dangote
Read more about the article Dan Ganduje yana barazanar maka mahaifin sa kotu akan kin biyansa kudin kwangila ta N190m
Dan Ganduje yana barazanar maka mahaifin sa kotu akan kin biyansa kudin kwangila ta N190m

Dan Ganduje yana barazanar maka mahaifin sa kotu akan kin biyansa kudin kwangila ta N190m

Abdulazeez Ganduje, babban dan gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya yi barazanar maka mahaifinsa a kotu akan kin biyan kamfaninsa, Global Firm Nageria Limited, kudin…

KarantaDan Ganduje yana barazanar maka mahaifin sa kotu akan kin biyansa kudin kwangila ta N190m
Read more about the article Kano: Shekarau ya bayyana sharuɗan yin sulhu da Ganduje
Kano: Shekarau ya bayyana sharuɗan yin sulhu da Ganduje

Kano: Shekarau ya bayyana sharuɗan yin sulhu da Ganduje

Sanatan da yake wakiltar Kano ta tsakiya kuma shugaban G7, Mallam Ibrahim Shekarau, ya bayyana cewa a shirye ya ke da yayi sulhu da ɓangaren…

KarantaKano: Shekarau ya bayyana sharuɗan yin sulhu da Ganduje
Read more about the article Tsugunne bata kare ba: Ganduje ya sake maka Ja’afar Ja’afar gaban kotun tarayya

Tsugunne bata kare ba: Ganduje ya sake maka Ja’afar Ja’afar gaban kotun tarayya

Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya shigar da karar mawallafin jaridun Daily Nigerian Hausa da kuma Daily Nigerian Mallam Ja'afar Ja'afar a babbar…

KarantaTsugunne bata kare ba: Ganduje ya sake maka Ja’afar Ja’afar gaban kotun tarayya
Read more about the article Gwamnatin jihar Kano ta damke mabarata 500 a kan tituna

Gwamnatin jihar Kano ta damke mabarata 500 a kan tituna

Gwamnatin jihar Kano ta kama mabarata 500 bisa karya dokar jihar ta hana bara akan tituna Kwamishinan harkokin mata, Dr Zahra'u Muhammad-Umar ce ta bayyana…

KarantaGwamnatin jihar Kano ta damke mabarata 500 a kan tituna
Read more about the article Ganduje ya haramtawa Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara wa’azi

Ganduje ya haramtawa Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara wa’azi

Gwamnatin jihar Kano karkashin gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta dakatar da malamin musulunci, Sheikh Abduljabar Nasir-Kabara, daga tara mutane don yin wa'azi Kwamishinan yada labaran…

KarantaGanduje ya haramtawa Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara wa’azi
Read more about the article Ganduje ya dauki wani alkawari guda 1, bayan yaje wa Kwankwaso ziyarar jaje

Ganduje ya dauki wani alkawari guda 1, bayan yaje wa Kwankwaso ziyarar jaje

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya kai ziyarar jaje ga iyalan babban abokin hamayyarsa a siyasa, Rabiu Musa Kwankwaso, akan rasuwar mahaifinsa Alhaji Musa Saleh Kwankwaso...

KarantaGanduje ya dauki wani alkawari guda 1, bayan yaje wa Kwankwaso ziyarar jaje
Read more about the article Farfesa Labdo: Gwamnatin jihar Kano ta zama ta ‘yan sane

Farfesa Labdo: Gwamnatin jihar Kano ta zama ta ‘yan sane

Shahararren Malamin nan na jihar Kano, Farfesa Umar Labdo, ya caccaki gwamnatin jihar Kano ta gwamna Ganduje, akan yanke albashin ma'aikata da kuma kudin fansho ga al'ummar jihar...

KarantaFarfesa Labdo: Gwamnatin jihar Kano ta zama ta ‘yan sane
Read more about the article Osinbajo ya gana da Ganduje kan matsalar tsaro da ilimi

Osinbajo ya gana da Ganduje kan matsalar tsaro da ilimi

Matsalar da ta addabi fannin tsaro da ilimi ta sanya mataimaki shugaban kasa Yemi Osinbajo da gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje suka gana a…

KarantaOsinbajo ya gana da Ganduje kan matsalar tsaro da ilimi
  • Phone:451-774-2147
  • Email:[email protected]Opens in your application
Aiko mana da adireshin Email na ku don samun labaran mu da dumi-dumi.
Email is required Email is not valid
This field is required
Thanks for your subscription.
Failed to subscribe, please contact admin.
  • Talla
  • Aiki da mu
  • Ku biyo mu
  • Tuntube mu
  • Game da mu
© Copyright - 2021 Labarun Hausa