Kotu ta bayar da umurnin a bulale wasu masu barkwanci a TikTok bisa ɓata sunan Ganduje
Kotu ta bayar da umurnin a bulale wasu masu barkwanci a TikTok a Kano, Mubarak Muhammad da Nazifi Muhammad, bisa zargin ɓata sunan gwamnan...
Dalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna
A yayin da ake tsaka da neman shawarwari kan wanda zai zama mataimakin shigaban ƙasa ga ɗan takarar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu,...
Kwararan ‘yan siyasa guda uku 3 na Arewa wadanda ake hasashen Tunibu zai iya daukar dayan su mataimaki
Yayin da kakar zaben shugaban kasa ke karatowa a shekarar 2023, yan siyasa a jamiyyar APC mai mulki, na ci gaba da neman takarar...
Ganduje ya sauya wa wata jami’ar Kano suna, ya sanya mata sunan Dangote
Gwamnatin jihar Kano ta amince da sauya sunan jami’ar kimiyya da fasaha ta jihar Kano (KUST) da ke Wudil, Daily Trust ta ruwaito.Majalisar zartaswar...
Dan Ganduje yana barazanar maka mahaifin sa kotu akan kin biyansa kudin kwangila ta N190m
Abdulazeez Ganduje, babban dan gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya yi barazanar maka mahaifinsa a kotu akan kin biyan kamfaninsa, Global Firm Nageria Limited,...
Kano: Shekarau ya bayyana sharuɗan yin sulhu da Ganduje
Sanatan da yake wakiltar Kano ta tsakiya kuma shugaban G7, Mallam Ibrahim Shekarau, ya bayyana cewa a shirye ya ke da yayi sulhu da...
Tsugunne bata kare ba: Ganduje ya sake maka Ja’afar Ja’afar gaban kotun tarayya
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya shigar da karar mawallafin jaridun Daily Nigerian Hausa da kuma Daily Nigerian Mallam Ja'afar Ja'afar a...
Gwamnatin jihar Kano ta damke mabarata 500 a kan tituna
Gwamnatin jihar Kano ta kama mabarata 500 bisa karya dokar jihar ta hana bara akan tituna
Kwamishinan harkokin mata, Dr Zahra'u Muhammad-Umar ce...
Ganduje ya haramtawa Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara wa’azi
Gwamnatin jihar Kano karkashin gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta dakatar da malamin musulunci, Sheikh Abduljabar Nasir-Kabara, daga tara mutane don yin wa'azi
Kwamishinan...
Ganduje ya dauki wani alkawari guda 1, bayan yaje wa Kwankwaso ziyarar jaje
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya kai ziyarar jaje ga iyalan babban abokin hamayyarsa a siyasa, Rabiu Musa Kwankwaso, akan rasuwar mahaifinsa Alhaji Musa Saleh Kwankwaso...
Farfesa Labdo: Gwamnatin jihar Kano ta zama ta ‘yan sane
Shahararren Malamin nan na jihar Kano, Farfesa Umar Labdo, ya caccaki gwamnatin jihar Kano ta gwamna Ganduje, akan yanke albashin ma'aikata da kuma kudin fansho ga al'ummar jihar...
Osinbajo ya gana da Ganduje kan matsalar tsaro da ilimi
Matsalar da ta addabi fannin tsaro da ilimi ta sanya mataimaki shugaban kasa Yemi Osinbajo da gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje suka gana...