Dalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna
A yayin da ake tsaka da neman shawarwari kan wanda zai zama mataimakin shigaban ƙasa ga ɗan takarar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, wani…
A yayin da ake tsaka da neman shawarwari kan wanda zai zama mataimakin shigaban ƙasa ga ɗan takarar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, wani…
Yayin da kakar zaben shugaban kasa ke karatowa a shekarar 2023, yan siyasa a jamiyyar APC mai mulki, na ci gaba da neman takarar mataimakin…
Gwamnatin jihar Kano ta amince da sauya sunan jami’ar kimiyya da fasaha ta jihar Kano (KUST) da ke Wudil, Daily Trust ta ruwaito. Majalisar zartaswar…
Abdulazeez Ganduje, babban dan gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya yi barazanar maka mahaifinsa a kotu akan kin biyan kamfaninsa, Global Firm Nageria Limited, kudin…
Sanatan da yake wakiltar Kano ta tsakiya kuma shugaban G7, Mallam Ibrahim Shekarau, ya bayyana cewa a shirye ya ke da yayi sulhu da ɓangaren…
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya shigar da karar mawallafin jaridun Daily Nigerian Hausa da kuma Daily Nigerian Mallam Ja'afar Ja'afar a babbar…
Gwamnatin jihar Kano ta kama mabarata 500 bisa karya dokar jihar ta hana bara akan tituna Kwamishinan harkokin mata, Dr Zahra'u Muhammad-Umar ce ta bayyana…
Gwamnatin jihar Kano karkashin gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta dakatar da malamin musulunci, Sheikh Abduljabar Nasir-Kabara, daga tara mutane don yin wa'azi Kwamishinan yada labaran…
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya kai ziyarar jaje ga iyalan babban abokin hamayyarsa a siyasa, Rabiu Musa Kwankwaso, akan rasuwar mahaifinsa Alhaji Musa Saleh Kwankwaso...
Shahararren Malamin nan na jihar Kano, Farfesa Umar Labdo, ya caccaki gwamnatin jihar Kano ta gwamna Ganduje, akan yanke albashin ma'aikata da kuma kudin fansho ga al'ummar jihar...
Matsalar da ta addabi fannin tsaro da ilimi ta sanya mataimaki shugaban kasa Yemi Osinbajo da gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje suka gana a…