Skip to content
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Labarun Hausa
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
Menu Close
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Read more about the article Mafarauta sun kashe kwamandan Boko Haram, sun kwato makamai
Mafarauta sun kashe kwamandan Boko Haram, sun kwato makamai

Mafarauta sun kashe kwamandan Boko Haram, sun kwato makamai

Wasu mafarauta da suka shahara a Borno wajen yaƙi da ‘yan fashi da makami da masu garkuwa da mutane, a farkon makon nan sun harbe…

KarantaMafarauta sun kashe kwamandan Boko Haram, sun kwato makamai
Read more about the article Yan Boko Haram sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP guda 6 a wani karon batta
'Yan Boko Haram sun halaka mayaƙan ISWAP

Yan Boko Haram sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP guda 6 a wani karon batta

An kashe aƙalla 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a wani karon batta da su ka yi da 'yan Boko Haram a fadan da suke yi na…

KarantaYan Boko Haram sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP guda 6 a wani karon batta
Read more about the article Nasara daga Allah: Babban kwamandan Boko Haram, Ibn Kathir, ya miƙa wuya ga sojin Najeriya
Nasara daga Allah: Babban kwamandan Boko Haram, Ibn Kathir, ya miƙa wuya ga sojin Najeriya

Nasara daga Allah: Babban kwamandan Boko Haram, Ibn Kathir, ya miƙa wuya ga sojin Najeriya

Hedikwatar tsaro ta ce wani fitaccen kwamandan ‘yan ta’addan Boko Haram, Saleh Mustapha, ya mika wuya ga dakarun Operation Hadin Kai, a yankin Arewa maso…

KarantaNasara daga Allah: Babban kwamandan Boko Haram, Ibn Kathir, ya miƙa wuya ga sojin Najeriya
Read more about the article Boko Haram ta ƙaddamarwa kwamandojin ISWAP 10 a yankin tafkin Chadi
Boko Haram ta ƙaddamarwa kwamandojin ISWAP 10 a yankin tafkin Chadi

Boko Haram ta ƙaddamarwa kwamandojin ISWAP 10 a yankin tafkin Chadi

A ƙalla ‘yan ta’addar ƙungiyar ta’addanci da suka hada da manyan kwamandojin ƙungiyar Jama’at Ahl as-Sunnah lid-Da’awah wa’l-Jihad na ƙungiyar Boko Haram aka kashe a…

KarantaBoko Haram ta ƙaddamarwa kwamandojin ISWAP 10 a yankin tafkin Chadi
Read more about the article Mayakan ISWAP sun kashe mutane 25 bayan sun farma kauyuka 4 a jihar Borno
Mayakan ISWAP sun kashe mutane 25 bayan sun farma kauyuka 4 a jihar Borno

Mayakan ISWAP sun kashe mutane 25 bayan sun farma kauyuka 4 a jihar Borno

A kalla mayakan gungiyar ISWAP sun kashe mutane 25 a wadansu hare-hare mabanbanta da suka kai a kudancin jihar Barno. An gano cewa kungiyar ISWAP…

KarantaMayakan ISWAP sun kashe mutane 25 bayan sun farma kauyuka 4 a jihar Borno
Read more about the article Arzikin da Allah ya yiwa Arewacin Najeriya ya nunka na Kudu sau dubu – Hamza Almustapha

Arzikin da Allah ya yiwa Arewacin Najeriya ya nunka na Kudu sau dubu – Hamza Almustapha

Dr Hamza Almustapha, tsohon dogarin marigayi janar Sani Abacha ya ce maganganunsa ba lallai su yi wa wasu dadi ba amma hakanan zai yi, a…

KarantaArzikin da Allah ya yiwa Arewacin Najeriya ya nunka na Kudu sau dubu – Hamza Almustapha
Read more about the article Ba Kiristoci ne Boko Haram ba, ‘yan ta’addan sun nuna daga inda suke, CAN ta mayarwa Zulum martani
CAN ta yi wa Zulum martani/ Photo Source: Legit.ng

Ba Kiristoci ne Boko Haram ba, ‘yan ta’addan sun nuna daga inda suke, CAN ta mayarwa Zulum martani

Maganar gwamna Babagana Zulum ta janyo wasu kiristoci sun mayar da martani masu zafi cikin bacin rai Dama gwamnan ya ce cikin mayakan Boko Haram…

KarantaBa Kiristoci ne Boko Haram ba, ‘yan ta’addan sun nuna daga inda suke, CAN ta mayarwa Zulum martani
Read more about the article Dalilai 4 da suka sanya Buhari yace zai kawo karshen matsalar tsaro a wannan shekarar
Gwamnatin shugaba Buhari ta ƙaddamar da wani sabon shirin tallafa wa talakawa

Dalilai 4 da suka sanya Buhari yace zai kawo karshen matsalar tsaro a wannan shekarar

Shugaba Buhari ya tabbatar wa da 'yan Najeriya cewa zai kawo karshen ta'addanci a 2021  Dalilin haka yasa ya bukaci addu'o'i daga duk masu kishin…

KarantaDalilai 4 da suka sanya Buhari yace zai kawo karshen matsalar tsaro a wannan shekarar
Read more about the article Mayakan Boko Haram sun kone gidaje 30 a kauyen Borno

Mayakan Boko Haram sun kone gidaje 30 a kauyen Borno

Wasu 'yan ta'adda wadanda ake zargin mayakan Boko Haram ne sun kona fiye da gine-gine 30 wadanda suke cike makil da kayan abinciAl'amarin ya faru…

KarantaMayakan Boko Haram sun kone gidaje 30 a kauyen Borno
Read more about the article Bam da ‘yan Boko Haram suka dasa ya kashe mafarauta 7, ya raunata 19 a Borno

Bam da ‘yan Boko Haram suka dasa ya kashe mafarauta 7, ya raunata 19 a Borno

A kalla mafarauta mutum bakwai ne suka mutu a ranar Talata sakamakon wani bam da ya fashe wanda 'yan Boko Haram suka dasa...

KarantaBam da ‘yan Boko Haram suka dasa ya kashe mafarauta 7, ya raunata 19 a Borno
Read more about the article Gwamna sule ya fadi mutanen da za suyi maganin Boko Haram

Gwamna sule ya fadi mutanen da za suyi maganin Boko Haram

Don tabbatar da nasara a yaki da ta'addanci da ake yi a Najeriya, gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, yayi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya nemi taimakon sojojin kasar Chadi...

KarantaGwamna sule ya fadi mutanen da za suyi maganin Boko Haram
Read more about the article Yayin da ake tsaka da murnar Kirsimeti, ‘Yan Boko Haram sun kai sabon hari jihar Adamawa

Yayin da ake tsaka da murnar Kirsimeti, ‘Yan Boko Haram sun kai sabon hari jihar Adamawa

A jiya Alhamis ne 24 ga watan Disamba, 'yan Boko Haram suka kai wani sabon hari garin Garkida dake cikin karamar hukumar Gombi, cikin jihar Adamawa...

KarantaYayin da ake tsaka da murnar Kirsimeti, ‘Yan Boko Haram sun kai sabon hari jihar Adamawa
  • Phone:451-774-2147
  • Email:[email protected]Opens in your application
Aiko mana da adireshin Email na ku don samun labaran mu da dumi-dumi.
Email is required Email is not valid
This field is required
Thanks for your subscription.
Failed to subscribe, please contact admin.
  • Talla
  • Aiki da mu
  • Ku biyo mu
  • Tuntube mu
  • Game da mu
© Copyright - 2021 Labarun Hausa