Skip to content
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Labarun Hausa
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
Menu Close
  • Labarai
  • Najeriya
  • Duniya
  • Siyasa
  • Nishadi
    • Kannywood
    • Wasanni
  • Al’adu
  • Ra’ayi
  • Game da mu
  • Tuntube mu
  • Privacy Policy
Read more about the article Wasu da ban sani ba ne su ka sace min takardun makaranta, Tinubu ga INEC
Wasu da ban sani ba ne su ka sace min takardun makaranta, Tinubu ga INEC

Wasu da ban sani ba ne su ka sace min takardun makaranta, Tinubu ga INEC

Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya sanar da Hukumar Zabe mai zaman kanta, INEC, cewa ya yi wata tafiya ne…

KarantaWasu da ban sani ba ne su ka sace min takardun makaranta, Tinubu ga INEC
Read more about the article ZABEN 2023 : Ina matukar sa ran ‘yan Nageriya sai  sun  kayar da jamiyyar APC – Atiku 
Tsohon dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar

ZABEN 2023 : Ina matukar sa ran ‘yan Nageriya sai  sun  kayar da jamiyyar APC – Atiku 

Dan takarar Shugabancin kasa a jamiyyar PDP, kuma tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya koka dangane da yanayin da kasar Najeriya take ciki, inda…

KarantaZABEN 2023 : Ina matukar sa ran ‘yan Nageriya sai  sun  kayar da jamiyyar APC – Atiku 
Read more about the article Dalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna
Dalilan da su ka sanya Gandhi' yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna

Dalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna

A yayin da ake tsaka da neman shawarwari kan wanda zai zama mataimakin shigaban ƙasa ga ɗan takarar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, wani…

KarantaDalilan da su ka sanya Ganduje yafi cancanta da zama mataimakin Tinubu a APC -Hadimin gwamna
Read more about the article Da duminsa: Da kuri’u 1,271, Tinubu ya lashe zaben fid da gwanin APC
Da duminsa: Da kuri'u 1,271, Tinubu ya lashe zaben fid da gwanin APC

Da duminsa: Da kuri’u 1,271, Tinubu ya lashe zaben fid da gwanin APC

Kamar yadda aka dinga hasashe, tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Ahmed Tinubu ne ya lashe zaben fid da gwanin jam'iyyar APC. Ya samu kuri'u 1,271…

KarantaDa duminsa: Da kuri’u 1,271, Tinubu ya lashe zaben fid da gwanin APC
Read more about the article Mun sha kaye, Tinubu ne zai yi nasara -shugaban yaƙin neman zaɓen Osinbajo
Majiyoyi masu ƙarfi sun bayyana wanda Tinubu zai ɗauka matsayin mataimaki

Mun sha kaye, Tinubu ne zai yi nasara -shugaban yaƙin neman zaɓen Osinbajo

Wani babban ɗan kwamitin yaƙin neman zaɓen Farfesa Yemi Osinbajo, Richard Akinnola, ya bayyana cewa sun yarda sannan sun haƙura sun sha kaye, inda har…

KarantaMun sha kaye, Tinubu ne zai yi nasara -shugaban yaƙin neman zaɓen Osinbajo
Read more about the article Zaɓen fidda gwanin APC: ‘Yan takara 9 da su ka janye da wanda su ka marawa baya
Zaben fidda gwanin APC: 'Yan takara 9 da su ka janye da wanda su ka marawa baya

Zaɓen fidda gwanin APC: ‘Yan takara 9 da su ka janye da wanda su ka marawa baya

Abin da yafi ɗaukar hankali a wurin babban taron APC na ƙasa domin zaɓen fidda gwanin ɗan takarar shugaban ƙasa, shine yadda 'yan takara da…

KarantaZaɓen fidda gwanin APC: ‘Yan takara 9 da su ka janye da wanda su ka marawa baya
Read more about the article Shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa ya canja sheka daga APC ya koma PDP 
Shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa ya canja sheka daga APC ya koma PDP 

Shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa ya canja sheka daga APC ya koma PDP 

Shugaban sanatoci masu rinjaye Yahaya Abdullahi, da yake wakiltar Kebbi ta Arewa, ya canja sheka daga APC mai mulki zuwa jamiyyar PDP a jihar ta…

KarantaShugaban masu rinjaye na majalisar dattawa ya canja sheka daga APC ya koma PDP 
Read more about the article Kwamitin tantance ‘yan takarar APC, ya kori 10 daga cikin ‘yan takarar shugaban ƙasa

Kwamitin tantance ‘yan takarar APC, ya kori 10 daga cikin ‘yan takarar shugaban ƙasa

Kwamitin tantance 'yan takarar kujerar shugaban ƙasa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ya kori 'yan takara 10 daga cikin waɗanda za su fafata a…

KarantaKwamitin tantance ‘yan takarar APC, ya kori 10 daga cikin ‘yan takarar shugaban ƙasa
Read more about the article Borno 2023: Kai ba kowa bane -Martanin Zulum ga ɗan takarar gwamnan PDP
Borno 2023: Kai ba kowa bane -Martanin gwamna Zulum ga Jajeri

Borno 2023: Kai ba kowa bane -Martanin Zulum ga ɗan takarar gwamnan PDP

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya roƙi magoya bayan sa da kada su tanka kan sukar gwamnatin sa da ɗan takarar jam'iyyar PDP,…

KarantaBorno 2023: Kai ba kowa bane -Martanin Zulum ga ɗan takarar gwamnan PDP
Read more about the article Zaɓen 2023: Lokacin Yarbawa ne na samar da shugaban ƙasa, Tinubu

Zaɓen 2023: Lokacin Yarbawa ne na samar da shugaban ƙasa, Tinubu

Ɗan takarar shugaban ƙasa kuma jagoran jam'iyyar APC na ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis, ya bayyana cewa lokacin Yarbawa ne na samar da…

KarantaZaɓen 2023: Lokacin Yarbawa ne na samar da shugaban ƙasa, Tinubu
Read more about the article Jam’iyyar APC ta ɗage zaɓen fidda gwanin ‘yan takarar shugaban ƙasa
Jam'iyyar APC ta ɗage zaɓen fidda gwanin 'yan takarar shugaban ƙasa

Jam’iyyar APC ta ɗage zaɓen fidda gwanin ‘yan takarar shugaban ƙasa

Jam'iyya mai mulki a Najeriya, All Progressive Congress wato APC ta sake ɗaga zaɓen fidda gwani na ɗan takarar shugaban ƙasa wanda ta tsara gudanarwa…

KarantaJam’iyyar APC ta ɗage zaɓen fidda gwanin ‘yan takarar shugaban ƙasa
Read more about the article Zakarar gwajin dafi: Aisha Binani ta lashe zaɓen fidda gwanin gwamnan Adamawa a APC, ta lallasa mazaje da dama
Sanata Aisha Binani ta lashe zaɓen fidda gwanin gwamnan APC a Adamawa

Zakarar gwajin dafi: Aisha Binani ta lashe zaɓen fidda gwanin gwamnan Adamawa a APC, ta lallasa mazaje da dama

Sanata Aisha Binani ta lashe tikitin takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar All Progressive Congress (APC). Jaridar Daily Trust ta rahoto. Aisha Binani…

KarantaZakarar gwajin dafi: Aisha Binani ta lashe zaɓen fidda gwanin gwamnan Adamawa a APC, ta lallasa mazaje da dama
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • …
  • 9
  • Go to the next page
  • Phone:451-774-2147
  • Email:[email protected]Opens in your application
Aiko mana da adireshin Email na ku don samun labaran mu da dumi-dumi.
Email is required Email is not valid
This field is required
Thanks for your subscription.
Failed to subscribe, please contact admin.
  • Talla
  • Aiki da mu
  • Ku biyo mu
  • Tuntube mu
  • Game da mu
© Copyright - 2021 Labarun Hausa