LabaraiHotuna: Ba za daɗe ba mutane za su koma...

Hotuna: Ba za daɗe ba mutane za su koma masu ƙusumbi saboda yawan amfani da salula

-

- Advertisment -spot_img

Masu bincike sun gano yadda nan kusa mutane za su sauya yanayin kirarsu saboda yawan amfani da abubuwan da fasahar zamani ta kawo, LIB ta ruwaito.

Za su koma wata siffa mai suna “Mindy” wacce wuyanta ya dara na mutane kauri, ga kusumbi sai kuma karamar kwakwalwa.

Siffar Mindy taba da ban tsoro kuma akwai yuwuwar mutane su koma haka nan gaba kadan bisa binciken Toll Free Forwarding. Kakakin yace:

Fasaha ta sauya mana hanyoyin neman kudin. Mu na samun damar amfani da abubuwan da fasaha ta kawo har da wadanda ke iya shiga aljihunmu, ko kuma ince akwai damar yin sana’o’i ta wayar salula. Lallai fasaha ta kawo abubuwa da dama kuma babu alamar za a tsaya da gano sabbin abubuwa.

Yayin da fasaha ke ta samar da ayyuka, cigaba da ilimomi, akwai kuma yadda take sauya kira da halittar dan Adam.”

Ya bayyana cewa dan Adam na da saurin amsar sauyi, hakan zai bayar da damar canjawarsa a hankali daga wata surar zuwa wata.

Ya ce masu amfanin da wayar salula da kwamfuta su na iya sauyawa a yanayin zaman su.

Musamman wurin kallon fuskar waya ko kwamfutar, wajibi ne mutum ya rakwafa. Ya ce yayin rike waya, idan mutum zai kula zai gane yadda ya ke kwalmada kafadarsa ko da kuwa wurin dannata ko amsa waya ne.

Sannan a hankali wuyan mutum yana kwalmadewa ba tare da ya kula ba.

Gwamnatin tarayya zata kara kashi 5% na haraji kan kiran wayan salula

Nan ba da dadewa ba ‘yan Najeriya za su fara biyan harajin kashi 12.5 na ayyukan sadarwa a daidai lokacin da gwamnatin tarayya ke shirin kara harajin kaso biyar wanda ya hada da ayyukan sadarwa a Najeriya.

Hukumar sadarwa ta shirya taro

Ministar kudi da tsare-tsare ta kasa, Zainab Ahmed ce ta bayyana haka a wani taron masu ruwa da tsaki kan aiwatar da haraji kan ayyukan sadarwa a Najeriya ranar Alhamis a Abuja.
Hukumar Sadarwa ta Najeriya NCC ce ta shirya taron.

Za a kara kashi 5% akan wanda ake biya a da

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ya bayar da rahoton cewa, za a kara biyar akan kashi 7.5 na haraji da ake biya a da wato VAT, kan ayyukan sadarwa.

Shin kuna da wani abin cewa? za ku iya bayyana ra’ayoyin ku a wajen sharhi dake kasa

Ku cigaba da kasancewa da jaridar mu domin cigaba da samun sahihan labarai kai tsaye a wayoyinku, za kuma ku iya biyo mu a shafukanmu na sadarwar kamar haka:

Facebook Page

Twitter Page

Telegram Channel

Ko kuma ku aiko mana da sako ko sharhi ta adireshin mu na Email kai tsaye: info@labarunhausa.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Latest news

Ɓeraye ne su ka bushe wiwin da mu ka ƙwace mai nauyin 200kg, ‘Yan sanda

‘Yan sandan Indiya sun koka kan yadda beraye su ka lamushe wiwi mai nauyin 200kg bayan sun kwace ta...

Daɗi miji: Bayan an kulle shi saboda ya laƙada mata duka, matar ta yi belin mijinta

Wata mata ta yi belin mijinta bayan an kama shi sannan a sakaya shi saboda ya lakada mata na...

Wata mata ta haihu a masallacin Annabi

Wata mata cikin masu gudanar da umra ta haihu a masallacin ma'aiki dake Madinah wacce ta samu taimakon wasu...

‘Yan gida daya su 11 sun mutu bayan cin wani abinci

Aƙalla mutane 11 ne 'yan gida ɗaya aka tabbatar da sun mutu bayan cin wani abinci da ake zargin...
- Advertisement -spot_imgspot_img

Matashi ya kaɗu bayan gano cewa budurwar sa a kango take rayuwa

Wata matashi ɗan Najeriya ya shiga kaɗuwa matuƙa bayan gano cewa budurwarsa ta tsawon wata takwas a cikin wani...

An zaɓi mace musulma ‘yar majalissar jiha a Amurka

Nabeela Syed, 'yar asalin ƙasar Indiya ta kasance mace musulma ta farko da aka zaɓa a matsayin 'yar majalissar...

Must read

Ɓeraye ne su ka bushe wiwin da mu ka ƙwace mai nauyin 200kg, ‘Yan sanda

‘Yan sandan Indiya sun koka kan yadda beraye su...

Daɗi miji: Bayan an kulle shi saboda ya laƙada mata duka, matar ta yi belin mijinta

Wata mata ta yi belin mijinta bayan an kama...
- Advertisement -spot_imgspot_img

You might also likeRELATED
Recommended to you