IlimiNa gaza a matsayin ministan Buhari -Adamu Adamu

Na gaza a matsayin ministan Buhari -Adamu Adamu

-

- Advertisment -spot_img

Mallam Adamu Adamu, ministan ilmi na tarayyar Najeriya, ya yanke wa kansa hukunci kan naɗin da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari yayi masa a shekarar 2015.

Adamu Adamu duk da yafi kowane minsta daɗewa amma sai gashi ya gaza

Adamu Adamu a ranar Alhamis uku ga watan Oktoba 2023, ya aminta cewa a matsayin sa na ministan da yafi kowa daɗewa a gwamnatin Buhari, ya gaza wajen shawo kan matsalolin da suka addabi ministirin ilmi.

Ministan yayi nuni na musamman kan cewa tun daga kan yawan yaran da basa zuwa makaranta wanda yawan su ya ƙaru sosai a lokacin sa, da yajin aikin ƙungiyar malaman jami’a (ASUU) da sauran matsalolin da suka mamaye ɓangaren ilmin gaba da sakandire, ya kasa samar da maganin matsalolin. Jaridar Legit.ng ta rahoto.

Ministan ya bayyana waɗanda suka taimaka ya samu koma baya

Adamu yayi wannan tonon sililin ne a wurin taron a ‘National Council on Education’ (NCE) karo na 66 a birnin tarayya Abuja, inda ya kuma zargi ministirin ilmi na jihohi da taimakawa wajen gazawar sa a matsayin minista.

Najeriya za ta zama babbar mai samar da iskar gas zuwa kasashen Ketare– cewar ministan man Fetur Sylva

A wani labarin na daban kuma, ƙaramin ministan man fetur yace nan bada daɗewa ba Najeriya zata fara samar da iskar gas.

Karamin ministan albarkatun man fetur Timipre Sylva, ya ce Najeriya na shirin zama babbar mai samar da iskar gas a Turai, sakamakon matsalar makamashin da ake fama da shi a duniya, sakamakon rikicin da ake ci gaba da yi tsakanin Rasha da Ukraine.

Mista Sylva ya bayyana haka a ranar Talata yayin wani taron koli a bikin cika shekaru 50 na Gastech Conference 2022 a Milan, Italiya.

Mai taken: “Energy Transition for Developing Nations.”

Ministan ya ci gaba da cewa, a halin yanzu, tallafin da ake samu na bunkasa iskar gas ya kasance nasara ga Turai da Afirka

Shin kuna da wani abin cewa? za ku iya bayyana ra’ayoyin ku a wajen sharhi dake kasa.

Ku cigaba da kasancewa da jaridar mu domin cigaba da samun sahihan labarai kai tsaye a wayoyinku, za kuma ku iya biyo mu a shafukanmu na sadarwar kamar haka:

Facebook Page

Twitter Page

Telegram Channel

Ko kuma ku aiko mana da sako ko sharhi ta adireshin mu na Email kai tsaye: info@labarunhausa.com

Sharif Lawal
Sharif Lawal
A graduate of Botany from Ahmadu Bello University Zaria, Who hailed from Dabai in Katsina State

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Latest news

Ɓeraye ne su ka bushe wiwin da mu ka ƙwace mai nauyin 200kg, ‘Yan sanda

‘Yan sandan Indiya sun koka kan yadda beraye su ka lamushe wiwi mai nauyin 200kg bayan sun kwace ta...

Daɗi miji: Bayan an kulle shi saboda ya laƙada mata duka, matar ta yi belin mijinta

Wata mata ta yi belin mijinta bayan an kama shi sannan a sakaya shi saboda ya lakada mata na...

Wata mata ta haihu a masallacin Annabi

Wata mata cikin masu gudanar da umra ta haihu a masallacin ma'aiki dake Madinah wacce ta samu taimakon wasu...

‘Yan gida daya su 11 sun mutu bayan cin wani abinci

Aƙalla mutane 11 ne 'yan gida ɗaya aka tabbatar da sun mutu bayan cin wani abinci da ake zargin...
- Advertisement -spot_imgspot_img

Matashi ya kaɗu bayan gano cewa budurwar sa a kango take rayuwa

Wata matashi ɗan Najeriya ya shiga kaɗuwa matuƙa bayan gano cewa budurwarsa ta tsawon wata takwas a cikin wani...

An zaɓi mace musulma ‘yar majalissar jiha a Amurka

Nabeela Syed, 'yar asalin ƙasar Indiya ta kasance mace musulma ta farko da aka zaɓa a matsayin 'yar majalissar...

Must read

Ɓeraye ne su ka bushe wiwin da mu ka ƙwace mai nauyin 200kg, ‘Yan sanda

‘Yan sandan Indiya sun koka kan yadda beraye su...

Daɗi miji: Bayan an kulle shi saboda ya laƙada mata duka, matar ta yi belin mijinta

Wata mata ta yi belin mijinta bayan an kama...
- Advertisement -spot_imgspot_img

You might also likeRELATED
Recommended to you