LabaraiYadda dan sanda ya tasa keyata wurin mai POS,...

Yadda dan sanda ya tasa keyata wurin mai POS, na cire N100,000 ya amshe, Matashi

-

- Advertisment -spot_img

Wani dan Najeriya ya yi wata wallafa a Twitter wacce ya ke neman a taimaka masa akan wata mugunta da dansanda yayi masa a yankin Aguda da ke Legas, LIB ta ruwaito.

A cewarsa, dan sanda ya dakatar da shi ne, inda ya amshe masa Naira dubu dari take yanke. Mutumin mai amfani da suna @ojogbadura, ya ce jami’an tsaro su na kiransa da dan damfarar yanar gizo saboda yana amfani da na’ura mai kwakwalwa.

A cewarsa, ‘yan sandan sun kai shi har ofishinsu inda su ka bukaci ya amsa laifin da su ke zarginsa da aikatawa amma yaki. Daga nan ne aka kai shi wurin wani mai POS inda su ka amshe masa N100,000 take a wurin.

Kakakin rundunar ‘yan sandan yankin, SP Benjamin Hundeyin, ya duba lamarin inda ya bukaci ya duba sakonninsa da alamar ya tura masa sako.

‘Yan bindiga sun yi barazanar kashe jami’in Dan sanda reshen Birnin Gwari na jihar Kaduna Sani Mohammed wanda aka yi garkuwa da shi a watan Yuni a lokacin da yake bakin aiki.

An yi garkuwa da Mista Muhammad, babban Sufeton ‘yan sanda ne tare da matafiya da dama a kan babbar hanyar Birnin Gwari da ke fama da matsalar tsaro yayin da yake ba da rahoto a matsayin sabon DPO na yankin.

An yi masa chanjin aiki ne daga Panbegua dake karamar hukumar Kubau, zuwa Birnin Gwari.
An yi garkuwa da shi ne bayan da ‘yan bindigar suka mamaye ayarin motocinsa.

https://googleads.g.doubleclick.net/pagead/ads?client=ca-pub-2784939384144667&output=html&h=280&adk=3923077821&adf=2847624687&pi=t.aa~a.3813539917~i.5~rp.4&w=491&fwrn=4&fwrnh=100&lmt=1665152513&num_ads=1&rafmt=1&armr=3&sem=mc&pwprc=4955424235&ad_type=text_image&format=491×280&url=https%3A%2F%2Fwww.labarunhausa.com%2F16526%2Fyan-bindiga-sun-yi-barazanar-kashe-jamiin-dan-sanda-reshen-birnin-gwari-na-jihar-kaduna-sani-mohammed-wanda-aka-yi-garkuwa-da-shi-a-watan-yuni-a-lokacin-da-yake-bakin-aiki%2F&host=ca-host-pub-2644536267352236&fwr=0&pra=3&rh=123&rw=490&rpe=1&resp_fmts=3&wgl=1&fa=27&uach=WyJXaW5kb3dzIiwiMTAuMC4wIiwieDg2IiwiIiwiMTA1LjAuNTE5NS4xMjciLFtdLGZhbHNlLG51bGwsIjY0IixbWyJHb29nbGUgQ2hyb21lIiwiMTA1LjAuNTE5NS4xMjciXSxbIk5vdClBO0JyYW5kIiwiOC4wLjAuMCJdLFsiQ2hyb21pdW0iLCIxMDUuMC41MTk1LjEyNyJdXSxmYWxzZV0.&dt=1665152489438&bpp=6&bdt=5160&idt=6&shv=r20221003&mjsv=m202209290101&ptt=9&saldr=aa&abxe=1&cookie=ID%3D0c6e6d261027e5ab-22d3ca4b5dd400f9%3AT%3D1659015442%3ART%3D1659015442%3AS%3DALNI_MYpS4ZItkKYDNOrlm-n9pe8Y-Ap9g&gpic=UID%3D00000a659aacae56%3AT%3D1659015442%3ART%3D1665150670%3AS%3DALNI_Ma6tDuLbgLS6sTWDEzhVgAFVkd26Q&prev_fmts=0x0%2C1178x280%2C1144x280&nras=2&correlator=4675627913448&frm=20&pv=1&ga_vid=1319887267.1658994673&ga_sid=1665152488&ga_hid=913221388&ga_fc=1&u_tz=-420&u_his=5&u_h=768&u_w=1366&u_ah=728&u_aw=1366&u_cd=24&u_sd=1.1&dmc=2&adx=368&ady=3170&biw=1226&bih=515&scr_x=0&scr_y=1985&eid=44759875%2C44759926%2C44759842%2C42531706%2C44773613%2C31067825&oid=2&psts=APxP-9CPTpU_rNpTj1zo2DhnGf-begBt4DIXMGXsHN2thqXNNRjeHsYPup7vIEZt9LTptkE2Mn44YJxaTkXgQg%2CAPxP-9A8ubBPu–yvYepi2PWg8zkNTQgLLZt0PYw9Sjki_-kfbFlxBHGwgjh8SILxkos7NGd6TtB0Ah8zSfChQ&pvsid=4473278303876231&tmod=1365530486&uas=3&nvt=1&ref=https%3A%2F%2Fwww.labarunhausa.com%2F%3Fs%3Ddan%2Bsanda&eae=0&fc=1408&brdim=-8%2C0%2C-8%2C0%2C1366%2C0%2C1382%2C744%2C1242%2C515&vis=1&rsz=%7C%7Cs%7C&abl=NS&fu=128&bc=31&ifi=5&uci=a!5&btvi=2&fsb=1&xpc=RdDGILm8zF&p=https%3A//www.labarunhausa.com&dtd=23828

A ranar Lahadin da ta gabata, kanin jami’in da aka yi garkuwa da shi, Adamu Abdullahi, ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa sun sayar da duk wani abu da suke da shi domin biyan kudin fansa amma har yanzu ‘yan bindigar na neman a kara musu tare da yin barazanar kashe shi.

“Jami’in ya shafe kwanaki 69 a tsare, ‘yan uwa mun yi abin da za mu iya, mun biya Naira miliyan 7 kudin fansa domin a sako shi amma har yanzu ‘yan bindigar suna tsare da shi, suna neman a biya su Naira miliyan 20,” Cewar Abdullahi

Mista Abdullahi ya ce ‘yan bindigar sun ba su zuwa ranar Laraba mai zuwa domin su kammala biyan kudin fansa idan ba haka ba, za su kashe shi.

Ya ce sun ziyarci rundunar ‘yan sandan Kaduna sau uku domin matsa lamba don a ceto shi amma har yanzu kokarinsu bai kai ga ceto abokin aikin nasu ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Latest news

Ɓeraye ne su ka bushe wiwin da mu ka ƙwace mai nauyin 200kg, ‘Yan sanda

‘Yan sandan Indiya sun koka kan yadda beraye su ka lamushe wiwi mai nauyin 200kg bayan sun kwace ta...

Daɗi miji: Bayan an kulle shi saboda ya laƙada mata duka, matar ta yi belin mijinta

Wata mata ta yi belin mijinta bayan an kama shi sannan a sakaya shi saboda ya lakada mata na...

Wata mata ta haihu a masallacin Annabi

Wata mata cikin masu gudanar da umra ta haihu a masallacin ma'aiki dake Madinah wacce ta samu taimakon wasu...

‘Yan gida daya su 11 sun mutu bayan cin wani abinci

Aƙalla mutane 11 ne 'yan gida ɗaya aka tabbatar da sun mutu bayan cin wani abinci da ake zargin...
- Advertisement -spot_imgspot_img

Matashi ya kaɗu bayan gano cewa budurwar sa a kango take rayuwa

Wata matashi ɗan Najeriya ya shiga kaɗuwa matuƙa bayan gano cewa budurwarsa ta tsawon wata takwas a cikin wani...

An zaɓi mace musulma ‘yar majalissar jiha a Amurka

Nabeela Syed, 'yar asalin ƙasar Indiya ta kasance mace musulma ta farko da aka zaɓa a matsayin 'yar majalissar...

Must read

Ɓeraye ne su ka bushe wiwin da mu ka ƙwace mai nauyin 200kg, ‘Yan sanda

‘Yan sandan Indiya sun koka kan yadda beraye su...

Daɗi miji: Bayan an kulle shi saboda ya laƙada mata duka, matar ta yi belin mijinta

Wata mata ta yi belin mijinta bayan an kama...
- Advertisement -spot_imgspot_img

You might also likeRELATED
Recommended to you