LabaraiA cikin Awa 24 kacal Peter Obi zai kawo...

A cikin Awa 24 kacal Peter Obi zai kawo karshen yajin aikin ASUU- cewar Mai magaba da yawun jam’iyyar

-

- Advertisment -spot_img
Peter Obi

FCT, Abuja – Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), Mista Peter Obi, zai kawo karshen duk wasu batutuwan da suka shafi yajin aikin da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) take yi idan har ya zama shugaban kasa. Yinusa Tanko, mai magana da yawun jam’iyyar ya ba da wannan tabbacin ne yayin da yake magana a gidan talabijin na Channels a ranar Alhamis, 29 ga watan satumba.

Ga abinda ya ce: “Ina tabbatar muku cewa yajin aikin da ASUU ta ke yi dama saura hukumomi dake yajin aiki idan har peter Obi ya ci zabe cikin Awa 24 zai kawo karshen matsalar.
Tanko ya kara da cewa dan takarar yana shirin yadda zai mayar da Najeriya kasa mai albarka.
Yace: “Ya cw peter Obi yana ma garin Niger kallon kasar Netherlands kuma ya ce jihar ita kadai za ta iya ci gaba da samar da kayayyaki da kadarorin da za a iya amfani da su wajen sauya yanayin tattalin arzikin kasar nan. ”

ASUU :Kotu ta umurci ASUU data janye yajin aiki

A yau Laraba ne kotun masana’antu ta Najeriya ta umarci kungiyar malaman jami’o’i da ta janye yajin aikin da ta shafe watanni tana yi a fadin kasar nan.

Jaridar PUNCH ta rahoto cewa ASUU ta tsunduma yajin aiki tun ranar 14 ga watan Fabrairu domin neman a biya su hakkokin su da suka hada da inganta jami’o’i, nazarin albashin malaman jami’o’i da dai sauransu.

An yi ta zaman ganawa tsakanin gwamnati da Mambobin kungiyar ta ASUU sai dai har yanzu an kasa cimma matsaya.

Sakamakon haka gwamnatin tarayya ta garzaya kotu domin kalubalantar yajin aikin.

Kamar yadda shafin jaridar TheCable ya ruwaito, gwamnatin ta bakin lauyanta, James Igwe, ya roki kotun da ta dakatar da ASUU daga cigaba da yajin aikin, har zuwa lokacin da za a yanke hukunci kan karar.

Cikakkun bayanai daga baya…

Shin kuna da wani abin cewa? za ku iya bayyana ra’ayoyin ku a wajen sharhi dake kasa.

Ku cigaba da kasancewa da jaridar mu domin cigaba da samun sahihan labarai kai tsaye a wayoyinku, za kuma ku iya biyo mu a shafukanmu na sadarwar kamar haka:

Facebook Page

Twitter Page

Telegram Channel

Ko kuma ku aiko mana da sako ko sharhi ta adireshin mu na Email kai tsaye: info@labarunhausa.com

Amina Usman
Amina Usman
Studied Archaeology at Ahmadu Bello University, Zaria, From Kaduna State.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Latest news

Ɓeraye ne su ka bushe wiwin da mu ka ƙwace mai nauyin 200kg, ‘Yan sanda

‘Yan sandan Indiya sun koka kan yadda beraye su ka lamushe wiwi mai nauyin 200kg bayan sun kwace ta...

Daɗi miji: Bayan an kulle shi saboda ya laƙada mata duka, matar ta yi belin mijinta

Wata mata ta yi belin mijinta bayan an kama shi sannan a sakaya shi saboda ya lakada mata na...

Wata mata ta haihu a masallacin Annabi

Wata mata cikin masu gudanar da umra ta haihu a masallacin ma'aiki dake Madinah wacce ta samu taimakon wasu...

‘Yan gida daya su 11 sun mutu bayan cin wani abinci

Aƙalla mutane 11 ne 'yan gida ɗaya aka tabbatar da sun mutu bayan cin wani abinci da ake zargin...
- Advertisement -spot_imgspot_img

Matashi ya kaɗu bayan gano cewa budurwar sa a kango take rayuwa

Wata matashi ɗan Najeriya ya shiga kaɗuwa matuƙa bayan gano cewa budurwarsa ta tsawon wata takwas a cikin wani...

An zaɓi mace musulma ‘yar majalissar jiha a Amurka

Nabeela Syed, 'yar asalin ƙasar Indiya ta kasance mace musulma ta farko da aka zaɓa a matsayin 'yar majalissar...

Must read

Ɓeraye ne su ka bushe wiwin da mu ka ƙwace mai nauyin 200kg, ‘Yan sanda

‘Yan sandan Indiya sun koka kan yadda beraye su...

Daɗi miji: Bayan an kulle shi saboda ya laƙada mata duka, matar ta yi belin mijinta

Wata mata ta yi belin mijinta bayan an kama...
- Advertisement -spot_imgspot_img

You might also likeRELATED
Recommended to you